'Yan tawaye sun kashe fararen hula 30 a Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo
Fararen hula 30 ne suka rasa rayukansu sakamakon harin da 'yan tawaye suka kai a Bunia Babban Birnin jihar Ituri da ke gabashin Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo.
Wani hari ya salwantar da rayuka a Kamaru