
A ranar Laraba 27 ga Janairu za a gudanar da bukin karbar dan wasan kwallon kafa Mezut Ozil zuwa kungiyar Fenerbahce ta Turkiyya daga kungiyar Arsenal ta Ingila.
Sanarwar da kungiyar ta fitar ta ce, za a gudanar da buki a hukumance don sanya hannu da Mesut Ozil a cibiyar Divan Fenerbahce da ke Istanbul da misalin karfe 15.00 na ranar Laraba.
News Source: ()